✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Ake Yi Wa Mutum Kutse A Soshiyal Midiya

Kwararru sun ce ana hakan ne domin bata suna ko neman kudi da damfara.

More Podcasts

Masu amfani da shafukan sada zumunta sukan fada hannun masu dandantsa inda sukan yi kutse a shafin mutum har ya rasa iko da shi.

Kwararru irinsu Umar Kabir Dan Anini sun ce ana yi wa wasu hakan domin bata suna ko kuma neman kudi da damfara.

Shirin Najeriya a Yau ya tattauna da kwararru a fannin samar da matakan tsaro a soshiyal midiya game da dabarun inganta tsaron shafukanku.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan