✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto

Akuya ta haifi da mai siffar mutum a Zamfara

Jama’ar Unguwar Gwaza da ke karamar Hukumar Gusau a Jihar Zamfara, sun ga abin mamaki, inda, aka haifi wani dan akuya da kan mutun, gangan…

Jama’ar Unguwar Gwaza da ke karamar Hukumar Gusau a Jihar Zamfara, sun ga abin mamaki, inda, aka haifi wani dan akuya da kan mutun, gangan jiki kuma na akuya kuma fatar jikin ta mutum.