✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

An kama mutum 25 dangane da rikicin kabilar Gwari da Fulani a Abuja

Mutum 25 sun shiga hannun ’yan sanda bisa zargin haddasa rikicin tsakanin kabilar Gwari da Fulani wanda ya jawo mutuwar akalla mutum bakwai da jikkata…

Mutum 25 sun shiga hannun ’yan sanda bisa zargin haddasa rikicin tsakanin kabilar Gwari da Fulani wanda ya jawo mutuwar akalla mutum bakwai da jikkata da dama da asarar dukiya mai yawa