Cibiyar Bunkasa Ilmi da Wayar da Kan Jama’a (AWEDI) da ke garin Jos, babban birnin Jihar Filato, ta tallafa wa marayu guda 130 da kayayyakin abinci da kayayyakin sawa don su ji dadin azumin da ake gudanarwa da kuma bikin sallah mai zuwa.
AWEDI ta tallafa wa marayu 130 da kayayyakin abinci da suturu
Cibiyar Bunkasa Ilmi da Wayar da Kan Jama’a (AWEDI) da ke garin Jos, babban birnin Jihar Filato, ta tallafa wa marayu guda 130 da kayayyakin…
-
Daga
Olusegun Mustapha
Thu, 16 Aug 2012 16:04:36 GMT+0100
Karin Labarai