Jama’ar kasar nan na ta tofa albarkacin bakinsu dangane da halin kunci da tarayyar Najeriya ta samu kanta a ciki, wanda ko shakka babu da irin wannan masifa ke iya yin awon gaba da wannan kasar kwata-kwata.
Bin gaskiya kadai zai samar da zaman lafiya Najeriya
Jama’ar kasar nan na ta tofa albarkacin bakinsu dangane da halin kunci da tarayyar Najeriya ta samu kanta a ciki, wanda ko shakka babu da…
-
Daga
Olusegun Mustapha
Fri, 17 Aug 2012 1:06:34 GMT+0100
Karin Labarai
24 mins ago
Kotu ta dakatar da Shugaban PDP na kasa

1 hour ago
An zaɓi Musulmi shugaban gwamnatin Scotland
