✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

’Yan bindiga sun sako daliban Kwalejin Zamfara

Daliban sun shafe kwana 12 a hannun masu garkuwa da su.

’Yan bindiga sun sako daliban da suka yi garkuwa da su kwana 12 da suka gabata a Kwalejin Noma da Kimiyyar Dabbobi da ke Bakura, Jihar Zamfara.

Bayani na tafe…