✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Dalilin da ’yan Majalisa ke son CBN ya sassauta dokar cire kudi

Shin akwai siyasa a hakikancewar da mambobin majalisar suka yi kan neman sassauta dokar?

More Podcasts

Majalisar Dokokin Najeriya ta tsaya kai da fata cewa dole babban bankin kasar (CBN) ya sassauta dokarsa ta takaita cirar tsabar kudi. 

Shin akwai siyasa a hakikancewar da mambobin majalisar suka yi kan neman sassauta dokar?

Saurari shirin Najeriya A Yau domin samun bayanai masu gamsarwa.