✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Sakamakwon Zaben Gwamnonin Najeriya Na 2023 (Alkaluma Daga:INEC)

Goron Sallah: Matasa ku rungumi neman ilmi da koyon sana’o’i -Sheikh Jingir

Shugaban majalisar malamai na kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya yi kira ga matasan kasar nan,…

Shugaban majalisar malamai na kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya yi kira ga matasan kasar nan, su tashi tsaye sosai wajen rungumar harkokin neman ilmi da koyon sana’o’i.