Kwamishinan Ma’ikatar kasa da Safiyo ta Jihar Kano, Malam Muhammad Nadu Yahaya ya ce gwamnatin jihar ce ke gini a jikin badalar kofar Mata a kokarinta na tsugunar da wasu makanikai da aikin ginin gadar sama da za a yi a kan titin kofar Nassarawa zai shafa.
Gwamnati ke gini a jikin badalar kofar Mata – Kwamishina
Kwamishinan Ma’ikatar kasa da Safiyo ta Jihar Kano, Malam Muhammad Nadu Yahaya ya ce gwamnatin jihar ce ke gini a jikin badalar kofar Mata a…
-
Daga
Olusegun Mustapha
Thu, 25 Oct 2012 9:10:20 GMT+0100
Karin Labarai