✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto

Gwamnatin Bauchi za ta hukunta jami’an da ke kawo cikas ga rigakafi

Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Bauchi  da Hukumar Lafiya a Matakin Farko (PHCDA) za su fara hukunta jami’an lafiya da aka samu na zagon kasa ga…

Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Bauchi  da Hukumar Lafiya a Matakin Farko (PHCDA) za su fara hukunta jami’an lafiya da aka samu na zagon kasa ga shirin allurar rigakafin cutar shan-inna da ake yi ga yara a jihar.