✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto

Gwamnatin Tarayya ta yi wa nakasassu da kungiyar kwallon kafa ta Falconet ruwan Naira

Saboda nasarar da ’yan wasan Najeriya nakasassu suka samu a gasar Olamfik ta nakasassu da aka kammala a makon jiya a birnin Landan, gwamnatin tarayya…

Saboda nasarar da ’yan wasan Najeriya nakasassu suka samu a gasar Olamfik ta nakasassu da aka kammala a makon jiya a birnin Landan, gwamnatin tarayya a karkashin shugabancin Goodluck Ebele Jonathan ta saka musu da abin alheri