✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Sakamakwon Zaben Gwamnonin Najeriya Na 2023 (Alkaluma Daga:INEC)

Hukumar CAF ta dage Senegal daga shiga gasar cin kofin Afirka

Akalla mutum 30 ne aka jikkata a filin wasa na Senegal a lokacin da wasa ke gudana a tsakanin kasashen Senegal da na Ibory Coast…

Akalla mutum 30 ne aka jikkata a filin wasa na Senegal a lokacin da wasa ke gudana a tsakanin kasashen Senegal da na Ibory Coast na neman gurbin zuwa gasar cin kofin Nahiyar Afirka da ya gudana a ranar Asabar da ta wuce.