✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto

Iran za ta maida martani akan Isra’ila da sansanonin Amurka in aka kai mata hari

Kwamandan Sojan Juyin-juya-hali na kasar Iran, Birgediya-Janar Amir Ali Hajizadeh, ya ce Iran za ta kai hari ga Isra’ila, matukar suka samu tabbacin kasar Isra’ila…

Kwamandan Sojan Juyin-juya-hali na kasar Iran, Birgediya-Janar Amir Ali Hajizadeh, ya ce Iran za ta kai hari ga Isra’ila, matukar suka samu tabbacin kasar Isra’ila na da niyyar kai musu hari.