✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto

Jihar Bauchi ta karrama ma’aikata 18 saboda kwazonsu

Ofishin Shugaban Ma’aikata na Jihar Bauchi Mista Abdon Dalla Gin Kaigaman Dass, ya karrama ma’aikata 18 da suka nuna kwazo yayin gudanar da ayyukansu.

Ofishin Shugaban Ma’aikata na Jihar Bauchi Mista Abdon Dalla Gin Kaigaman Dass, ya karrama ma’aikata 18 da suka nuna kwazo yayin gudanar da ayyukansu.