Yara hudu ’yan gida daya sun halaka a lokacin da suke kokarin ketare Kogin Romi da ke karamar Hukumar Chikun a Jihar Kaduna.
Kogi ya ci yara hudu ’yan gida daya a Kaduna
Yara hudu ’yan gida daya sun halaka a lokacin da suke kokarin ketare Kogin Romi da ke karamar Hukumar Chikun a Jihar Kaduna.
-
Daga
Olusegun Mustapha
Fri, 12 Oct 2012 5:56:16 GMT+0100
Karin Labarai