✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Kuri’un da kowa ya samu a zaben dan takarar shugaban kasar APC

Amaechi 316; Osinbajo 235; Ahmad Lawan 152 Rochas, Yahaya Bello 47 Tunde Bakare da Jack-Rich kowannensu 0, tsohon Minista a Ma'aikatar Ilimi kuri'a 1,

Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Ahmad Sani Yerima ya samu kuri’a hudu a zaben zaben fid-da dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar APC.

An sanar da kuri’ar tasa ne bayan an kammala tantance kuri’un da daliget sama da 2,000 suka jefa a zaben na ranar Laraba.

Bayan zaben wanda ya gudana a dandalin Eagles Square da ke Abuja, tsohon Minista a Ma’aikatar Ilimi, Chukwuemeka Nwajiuba ya samu kuri’a daya.

Tsohon Gwamnan Jihar Imo, da tsohon wanda ya yi

Kuri’un da ‘yan takarar suka samu zuwa yanzu su ne:

  1. Chubuike Rotimi Amaechi, tsohon Ministan Sufuri – 316
  2. Farfesa Yemi Osinbajo, Matamakin Shugaban Kasa, – 235
  3. Sanata Ahmad Lawan, Shugaban Majalisar Dattawa – 152
  4. Yahaya Bello, Gwamnan Jihar Kogi – 47
  5. David Umahi, Gwamnan Jihar Ebonyi – 38
  6. Ben Ayade, Gwamnan Jiyar Kuro Riba – 37
  7. Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Ahmed Sani Yerima – 4
  8. Chukwuemeka Nwajiuba, tsohom Minista a Ma’aikatar Ilimi – 1
  9. Dokta Christopher Onu – 1
  10. Sanara Rochas Okorocha, tsohon Gwamman Jihar Imo – 0
  11. Fasto Tunde Bakare, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa – 0
  12. Tien Jack-Rich – 0
  13. Abasi Ikoli – 0