Kwamitin da gwamnatin Jihar Nasarawa ta kafa don binciko musabbabin rikicin kabilancin da ya auku a garin Assakio, ya mika rahotonsa.
Kwamiti Binciken Rikicin Assakio ya mika rahoto
Kwamitin da gwamnatin Jihar Nasarawa ta kafa don binciko musabbabin rikicin kabilancin da ya auku a garin Assakio, ya mika rahotonsa.