✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

LABARAN AMINIYA: Kotun Koli ta yi fatali da bukatar Buhari ta sauya Dokar Zabe

Kotun Koli ta yi fatali da wata bukata wadda Shugaba Muhammadu Buhari da Antini Janar Abubakar Malami suka shigar suna nema ta soke Sashe na…

Kotun Koli ta yi fatali da wata bukata wadda Shugaba Muhammadu Buhari da Antini Janar Abubakar Malami suka shigar suna nema ta soke Sashe na 84, karamin sashe na 12 cikin baka na Dokar Zabe ta 2022.