✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da INEC Ta Soke Rajistar Mutum Miliyan 1.2

Ina makomar mutanen da INEC ta soke rajistarsu da kuma tasirin hakan ga zaben 2023

More Podcasts

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan.

Hukumar Zabe Ta Kasa (INEC) ta soke rajistar zaben ’yan Najeriya miliyan 1.126, wata biyar kafin babban zaben 2023.

Wadanda hukumar ta soke rajistar tasu sun kusa rabin mutum miliyan 2.5 da suka yi rajistar zabe daga watan Yunin 2021, zuwa 14 ga Janairu na 2022.

Me ya sa hukumar ta yi haka, ina makomar wadanda aka soke wa rajista, kuma wane tasiri matakin na INEC zai yi a zaben 2023?

Ku biyo mu cikin shirin domin jin amsoshin wadannan tambayoyin da ma wadansu karin bayanan.