✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Najeriya A Yau: Bahaushiya Ta Kirkiri Shafin Koyar Da Lissafi Da Hausa

Mai shekara 24 ta bude shafin domin saukake fahimtar darasin lissafi, wanda ake gani yana da wahala

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

Lissafi daya ne daga cikin darussan da ke bai wa dalibai tsoro a makaranta, duk da muhimmancinsa a fagen kimiyya da fasaha.

Fatima mai shekara 24, ’yar asalin Jihar Jigawa ta bayyana mana dalilanta na kirkiran shafin koyar da darasin lissafi a cikin Harshen Hausa.

A yi sauraro.