✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Boko Haram Ke Yanka ’Yan Jari Bola A Maiduguri

Ko me ya janyo irin wannan hari ba kasafai ake samun irinsa ba?

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

A ’yan kwanakin nan rahotanni sun bayyana cewa ’yan Boko Haram sun yi wa ’yan jari bola sama da 50 yankan rago a kasa da wata guda a Jihar Borno.

Ko me ya janyo irin wannan hari ba kasafai ake samun irinsa ba?

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattauna da masu ruwa da tsaki daga Jihar Borno kan yadda abin ya faru, wadanda aka kashe da kuma dalilan maharan.