✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Yadda Rashin Wutar Lantarki Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Kunci

Tsananin zafi da tsadar mai sun sa ’yan Najeriya kokawa kan karuwar matsalar wutar lantarki

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

A yayin da kusan kowane bangare na rayuka ke kara dogaro da amfani da wutar lantarki, samuwar watar sai kara wuya take a Najeriya, inda a halin yanzu bukatar wutar ke karuwa saboda matsanancin zafi da tsadar man fetur.

Shirin Najeriya  A Yau na dauke da yadda ’yan kasar ke rayuwa a cikin duhu, rashin tabbacin samun wutar da kuma musabbabin matsalatar, wadda ta sa cibiyoyin kiwon lafiya, masana’antu, da sauran bangarori kokawa.