✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Shirin da matasan Najeriya ke yi wa zaben 2023

Shin wace rawa matasa za su taka a kan Zaben 2023?

More Podcasts

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

A yayin da Zaben 2023 ke kara karatowa, hankalin duniya ya fara dawo wa Najeriya, lura da irin adadin ‘yan kasar da kuma zaman ta Giwar Afirka.

Masu hikima na cewa, matasa ne kashin bayan al’umma, shakka babu, ko wane irin tanadi matasan ke yi wa wannan zabe da zai bai wa sabbin shugabanni damar mulkarsu har na tsawon shekara hudu?

Wannan shi ne batun da shirin namu na wannan lokaci ya mayar da hankali akai.