✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: ‘Rayuwata da tsohon ciki a hannun maharan jirgin kasa’

Ta kuma bayyana mana sakon maharan zuwa ga gwamnati

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

Harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna na ranar 28 ga Maris ya ritsa da mata 18, ciki har da masu juna-biyu.

Mai cikin da ta kubuta ta yi mana bayanin yadda ta rayu a hannun maharan da kuma bukatar su ga gwamnati.