✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Najeriya A Yau: Taskun da ’yan gudun hijira ke ciki a Najeriya

Irin bakar wahalar da ’yan Najeriya ke sha a sansanonin ’yan gudun hijira.


Domin sauke shirin latsa nan.

’Yan gudun hijira na cikin tasku a sansanonin gudun hijira a Najeriya.

Rashin abinci, rashin makaranta da tsananin talaucin da suke ciki na ci gaba da barazana ga wanzuwarsu a matsayin cikakkun mutane masu ’yanci.

Ayi sauraro lafiya.

Najeriya a Yau: Shin Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet Zai Kawo Karshen Magudin Zabe?

Najeriya A Yau: Yadda kasafin kudin 2022 zai shafi rayuwarku