✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Najeriya A Yau: Yadda bankuna ke ‘tatsar’ ’yan Najeriya

Cirar kudade da bankuna suke yi daga asusun masu ajiya ya kai ’yan Najeriya bango

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

Yawan tatsar ’yan Najeriya da bankuna ke yi ta hanyar cire-ciren kudi daga asusun masu ajiya ya kai ’yan kasar bango, tun suna gunaguni, har sun fara fitowa kafafen sada zumunta suna bayyana bacin ransu.

Me ya sa bankuna ke yawan zarar kudade ba tare da neman izini ba? Shin ’yan Najeriya na da damar bin kadun kudadensu a hukumance? Me doka ta ce a kan hakan?

Ku saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci, domin jin yadda aka yi aka haihu a ragaya.