More Podcasts
Rikicin Fulani da ’yan Kungiyar Yarabawa ta OPC ya lakume rayuka 10 tare da jikkata wasu da dama saboda wata saniya ta fasa madubin mota.
Shin me ya yi zafi haka?
- NAJERIYA A YAU: Kalubalen Da Ke Gaban Mata A Zaben 2023
- DAGA LARABA: Kayan mata: Gyaran jiki ko janyo cuta?
Saurari bayanin halin da ake ciki yanzu bayan rikicin da ta barke a Kasuwar Dabbobi ta Ijase a Jihar Kwara, mako guda da faruwar hatsaniyar.