✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Yadda ruwan sha ke neman gagarar talakan Kano, Katsina da Jos

Shirin Najeriya A Yau ya bankado inda gizo ke saka

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

Jama’ar Kano, Katsina da Jos na fama da rashin ruwan sha da na ayyukan yau da kullum a cikin gida.

Hakan ya jefa da yawansu cikin mawiyacin hali.

A cikin shirin namu na yau, za ku ji yadda mutane ke barin gidajensu cikin dare domin neman ruwan sha da na ayyuka a wadannan biranen.

Shirin Najeriya A Yau ya bankado inda gizo ke saka.