✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Bindiga Ke Sheke Ayarsu A Filato Da Taraba

Me ya kamata a yi kuma wa ke da alhakin taimakaon mazauna yankunan da matsalar ta addaba?

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

’Yan bindiga sun samu gangarar wadansu yankunan jihohin Taraba da Filato ta yadda duk lokacin da su ka ga dama suke zuwa su kaddamar da hari kan mutanen kauyuka daban-daban daga lokaci zuwa lokaci.

Me ya kamata a yi kuma su wa ya kamata su taimaki wadannan mutane?