✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Siyasa Ke Raba Kan ’Yan Najeriya, Su Kuma Kansu A Hade

Ana ganin babu kasa mai arziki kamar Najeriya, amma talakawan kasar sun fi kowa shan wahala a duniya

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

Najeriya kasa ce da Allah Ya yi wa dimbin arziki sosai.

Wasu na ganin a duk duniya babu kasa mai arziki kamar Najeriya, amma babu masu shan wahala kamar talawakawan kasar.

NAJERIYA A YAU: ‘Yadda na yi kundumbalar ceto fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna’ -Tukur Mamu

Yadda ’yan Najeriya ke kokawa bayan litar fetur ta kai N600

Talakawan kasar na biye wa siyasa da ’yan siyasa, su yi ta ce-ce-ku-ce da fada da gaba, a wani lokacin ma har da kisan junansu a kan siyasa, a yayin da su kuma ’yan siyasar, manyansu da kananansu, kansu a hade kuma maganarsu daya.

Shirin Najeriya A Yau ya duba matsalar inda muka tattauna da wani dan siyasa da ’yan Najeriya da kuma masanin harkokin yau da kullum.