✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Najeriya A Yau: Yadda ’Yan Ta’adda Suka Ruguza Ilimi A Arewacin Najeriya

Arewacin Najeriya ya yi kaurin suna wajen tabarbarewar ilimi da kuma yawan yara marasa zuwa makaranta.

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

Arewacin Najeriya ya yi kaurin suna wajen tabarbarewar ilimi da kuma yawan yara marasa zuwa makaranta.

Ana cikin haka kuma, a  ’yan shekarun nan ayyukan ’yan ta’adda suka kara sako bangaren ilimi a gaba a yanki.

Shin ina makomar ilimin yara masu tasowa a yankin?

Abin da shirinmu ya tattauna ke nan a wannan karon.
Da fatan za a yi sauraro lafiya.