Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma Amirul Hajji na Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya nemi Alhazan Najariya da suka sauke farali a bana su ci gaba da yi wa kasar nan addu’ar zaman lafiya domin ta fita daga cikin halin rashin tsaro.
Sarkin Musulmi ya bukaci Alhazai su ci gaba da yi wa kasa addu’ar zaman lafiya
Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma Amirul Hajji na Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya nemi Alhazan Najariya da suka sauke farali a bana su ci…