A samamen sa’o’i 48 da jami’an tsaron hadin gwiwa (JTF) suka kaddamar a ranakun Asabar da Lahadin da suka gabata a garuruwan Potiskum da Damaturu a Jihar Yobe, sojoji sun ce sun halaka mutum 35 da suke zargin ’yan kungiyar Jama’atu Ahlis Sunnah Lid Da’awati Wal Jihad ne
Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram 35 a Yobe
A samamen sa’o’i 48 da jami’an tsaron hadin gwiwa (JTF) suka kaddamar a ranakun Asabar da Lahadin da suka gabata a garuruwan Potiskum da Damaturu…
-
Daga
Olusegun Mustapha
Fri, 28 Sep 2012 2:08:37 GMT+0100
Karin Labarai