✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto

Ta rasu a kokarin ceto danta daga wutar tankar fetur

Wata matar aure mai suna Halimatus Sa’adiyya wadda ta taho daga gidan mijinta da ke Kafin-Koro a karamar Hukumar Paikoro a Jihar Neja, don ta’aziyya…

Wata matar aure mai suna Halimatus Sa’adiyya wadda ta taho daga gidan mijinta da ke Kafin-Koro a karamar Hukumar Paikoro a Jihar Neja, don ta’aziyya ga gwaggonta a kauyen Maje da ke wajen Suleja ta rasa ranta