Shugaban Jam’iyyar PDP na farko kuma tsohon Gwamnan Jihar Filato, Cif Solomon Daushep Lar, ya yi watsi da ra’ayin da wasu jama’ar Jihar Filato ke da shi cewa wani sashin jama’a ne kawai za su tsaya takarar mukaman siyasa a jihar,
Hausawa da Fulani na da ’yancin neman kowane mukami a Filato –Solomon Lar
Shugaban Jam’iyyar PDP na farko kuma tsohon Gwamnan Jihar Filato, Cif Solomon Daushep Lar, ya yi watsi da ra’ayin da wasu jama’ar Jihar Filato ke…