Kungiyar al-Shabab da ke kasar Somaliya ta ce wani tsohon dan majalisar dokokin kasar na cikin ‘yan bindiga biyun da suka kai harin kunar-bakin-wake a Mogadishu, babban birnin kasar.
Tsohon dan majalisa ya kai hari a Somaliya
Kungiyar al-Shabab da ke kasar Somaliya ta ce wani tsohon dan majalisar dokokin kasar na cikin ‘yan bindiga biyun da suka kai harin kunar-bakin-wake a…