✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Taskun da Ibo Musulmi ke shiga

Musulmi 'yan kabilar Ibo sun ce suna fuskantar tsangwama da nuna wariya a Kudu Maso Gabas

A wannan shirin mun yi tattaki zuwa yankin  Kudu Maso Gabashin  Najeriya don ganin irin taskun da Musulmai ‘yan kabilar Ibo suka ce suna shiga saboda addinin da suka zaba.

A yi sauraro lafiya.