✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Yadda Cin Hanci Da Rashawa Ke Kassara Rayuwar Al’umma

Ko kun san cewa da dama daga cikin matsalolin da talakan Najeriya ke fuskanta a yanzu haka cin haanci da rashawa ne suka haddasa su?…


Ko kun san cewa da dama daga cikin matsalolin da talakan Najeriya ke fuskanta a yanzu haka cin haanci da rashawa ne suka haddasa su?

A wannan karon, shirin “Daga Laraba” ya yi nazari a kan alakar wadannan abubuwa – wato cin hanci da rashawa da kuma bakin talaucin da wahalar da al’umma ke fama da su.

Ku biyo mu don jin yadda aka yi aka haihu a ragaya.

domin saukewa danna nan

 

Domin sauraren shirye shiryen mu da suka gabata

 Taskun da Ibo Musulmi ke shiga