✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

‘Yadda na koya wa kaina Zayyanar Rubutun Larabci’

Maryam Aminu Maikudi Tela dalibar Harhada Magunguna (wato Pharmacy) ce a Jami’ar Jihar Kaduna. Lokacin da aka yi zaman kulle na COVID-19 bara ta ga…

Maryam Aminu Maikudi Tela dalibar Harhada Magunguna (wato Pharmacy) ce a Jami’ar Jihar Kaduna.

Lokacin da aka yi zaman kulle na COVID-19 bara ta ga cewa da zaman banza gara ta koyi Zayyanar Rubutun Larabci.

Cikin kankanin lokaci kuwa ta fito da nata salon, kamar yadda ta shaida wa Aminiya a wannan hirar ta bidiyo.