✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Laifin Wane Ne Rashin Daukar Masu Digiri Aiki a Najeriya?

Mene ne ainihin musabbabin rashin samun ayyukan yi ga masu ilimi mai zurfi a Najeriya?

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

Rashin samun aikin yi a tsakanin wadanda suka kammala karatu mai zurfi na ci gaba da janyo ce-ce-ku-ce a tsakanin ’yan Najeriya, har wasunsu na yin da-na-sanin bata shekarunsu a yin karatun.

Masana kuma na dora laifin rashin aikin yi a tsakanin matasa masu ilimin boko a kan rashin ingancin manhajar karatun kasar. Shin a ina gizo ke saka?

Shirin Najeriya A Yau na tafe amsar wannan tambaya.