Qungiyar Jama’atu Ahlis Sunnah Lid Da’awati Wal jihad da ake wa laqabi da Boko Haram ta yi barazanar kai hari ga sarakuna da matan manya sakamakon yadda jami’an tsaro ke ci gaba da kama matan ’ya’yanta.
’Yan Boko Haram sun yi wa sarakunan Arewa da matan manya barazana
Qungiyar Jama’atu Ahlis Sunnah Lid Da’awati Wal jihad da ake wa laqabi da Boko Haram ta yi barazanar kai hari ga sarakuna da matan manya…
-
Daga
Olusegun Mustapha
Sat, 6 Oct 2012 2:09:05 GMT+0100
Karin Labarai
4 hours ago
Matar da ke rayuwa cikin ruwa sama da shekara 20

5 hours ago
Mataimakin Abacha, Oladipo Diya ya rasu

5 hours ago
Guguwa ta hallaka mutum 23 a Amurka
