✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto

’Yan fashi sun aiko za su sake kawo mana hari – ’Yan Bangan Rukudawa

Bayan ta’addacin da wasu ’yan fashi suka yi wa wasu ’yan banga a kauyen Gobirawa da Rukudawa da ke karamar Hukumar Zurmi ta Jihar Zamfara,…

Bayan ta’addacin da wasu ’yan fashi suka yi wa wasu ’yan banga a kauyen Gobirawa da Rukudawa da ke karamar Hukumar Zurmi ta Jihar Zamfara, ’yan fashin sun sake aiko da sakon za su sake komawa su auka wa jama’ar garuruwan.