✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto

’Yan uwan mukarraban Gwamna Suntai sun nemi a yi jinyarsu a kasar waje

Yan uwan mukarraban Gwamnan Jihar Taraba Mista danfulani danbaba Suntai da suka yi hadarin jirgin sama tare a ranar Alhamis din makon jiya a  kusa…

Yan uwan mukarraban Gwamnan Jihar Taraba Mista danfulani danbaba Suntai da suka yi hadarin jirgin sama tare a ranar Alhamis din makon jiya a  kusa da filin jirgin sama na Yola sun nemi gwamnati ta kai ’yan uwansu jinya kasar waje kamar yadda aka kai maigidansu.