✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Sakamakwon Zaben Gwamnonin Najeriya Na 2023 (Alkaluma Daga:INEC)

Filato za ta hada hannu da kamfanonin ’yan kasuwa don bunkasa harkar ma’adanai

Kwamishinan Ma’adanai na Jihar Filato Agwom Sani- Zandi, ya ce gwamnatin jihar tana kokarin hada hannu da kamfanoni masu zaman kansu na gida da waje…

Kwamishinan Ma’adanai na Jihar Filato Agwom Sani- Zandi, ya ce gwamnatin jihar tana kokarin hada hannu da kamfanoni masu zaman kansu na gida da waje don bunkasa harkar hakar ma’adanai a jihar.