✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Filato za ta hada hannu da kamfanonin ’yan kasuwa don bunkasa harkar ma’adanai

Kwamishinan Ma’adanai na Jihar Filato Agwom Sani- Zandi, ya ce gwamnatin jihar tana kokarin hada hannu da kamfanoni masu zaman kansu na gida da waje…

Kwamishinan Ma’adanai na Jihar Filato Agwom Sani- Zandi, ya ce gwamnatin jihar tana kokarin hada hannu da kamfanoni masu zaman kansu na gida da waje don bunkasa harkar hakar ma’adanai a jihar.