✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Jonathan da Obasanjo sun sake caccakar juna kan matsalar Boko Haram

Tsohon Shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya soki dabarun yaki da ta’addanci na Gwamnatin Tarayya a karkashin Shugaba Jonathan inda ya ce ya karkata ga amfani…

Tsohon Shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya soki dabarun yaki da ta’addanci na Gwamnatin Tarayya a karkashin Shugaba Jonathan inda ya ce ya karkata ga amfani da karfi, maimakon cizawa yana hurawa.