✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

KAI-TSAYE: ‘Hukuncin da kotu ta yanke kan Zaben Gwamnan Kano’

Abin da ke faruwa a kotun da ke yanke hukunci a shari'ar zaben Gwamnan Kano.

Labarai kai-tsaye daga Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Gwamnan Kano, wadda ke yanke hukunci a yau tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jam’iyyar NNPP, da tsohon mataimakin gwamna, Nasiru Yusuf Gawuna na APC.