✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Najeriya A Yau: Kama Mana Maza Ya Sa Mu A Tsaka Mai Wuya —Matan ’Yan Canji

Suna neman Sarkin Kano ya sanya baki a bayyana musu halin da mazajen nasu suke ciki

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

A ranar Alhamis ce matan ’yan canji daga Kasuwar Wapa da aka tsare suka ziyarci Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero domin neman ya sanya baki a bayyana musu halin da mazajen nasu suke ciki.

Shirin Najeriya A Yau ya dauko cikakken rahoton halin da iyalan su wadannan ’yan canji suke ciki shekara guda tun bayan tsare su.