✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Najeriya A Yau: Me Dimokuradiyya Ta Tanada Wa Talaka Idan Tura Ta Kai Bango?

’Yan Najeriya sun furta albarkacin bakinsu a kan halin rashin tsaron da ya addabi kasar.

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

Tsarin Dimokuradiyya na gaskiya ya ba wa ’yan kasa ikon zabar wadanda suke so su mulke su da kuma bin bahasi kan inda aka kwana da inda aka dosa.

’Yan Najeriya sun furta albarkacin bakinsu a kan halin rashin tsaron da ya addabi kasar.

A yi sauraro lafiya.