✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Me ya sa A Ke Naɗa Yan Arewa Ministocin Tsaro?

Yawancin ministocin da ake naɗa wa a fannin tsaro daga yankin Arewa suka fito

More Podcasts

Ƙididdiga ta nuna cewa yawancin ministocin da ake naɗawa su jagoranci fannin tsaron Najeriya a mulkin dimokraɗiyya suna fitowa ne daga yankin Arewa.

Ƙalubalen tsaro ya fi ƙamari a wannan yanki, abin da ya sa wasu ke ganin hakan wani salo ne da zai sa su maida hankali wajen magance damuwar yankin.

A cikin shirin Najeriya A Yau, mun duba tasirin da nadin ’yan Arewa a matsayin ministocin tsaron gwamnatin Tinubu zai yi wajen magance matsalolin tsaron yankin.

Domin sauraren shirin, latsa nan