✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Jihar Gombe ta sha alwashin yakar talauci a tsakanin al’ummarta

Kwamishinan Matasa da Yaki da Talauci na Jihar Gombe Alhaji Mijinyawa Sani Labaran, ya ce gwamnatin jihar a karkashin Alhaji Ibrahim Hassan dankwambo za ta…

Kwamishinan Matasa da Yaki da Talauci na Jihar Gombe Alhaji Mijinyawa Sani Labaran, ya ce gwamnatin jihar a karkashin Alhaji Ibrahim Hassan dankwambo za ta ci gaba da kokari wajen yaki da talauci a tsakanin al’ummarta.